Yaki da ta'addanci a Najeriya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
A labarin nan, za a ji Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi (SAN), ya magantu game da kudirin kashe yan ta'adda da majalisa ta amince da shi.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce ya tabbatar wa Amurka da Turai cewa zai kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya domin magance matsalar tsaro a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin mai ba Shugaban Kasa shawara a kan matsalar tsaro, inda ya ce ya kamata a zage damtse a yayin bukukuwan karshen shekara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce yana goyon bayan hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane a Najeriya. Ya ce APC za ta yi nasara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana mutanen da ya ce su ne ke daukar nauyin ta'addanci a kasar nan.
Yan ta'addan Boko Haram/ISWAP sun yi garkuwa da wani zababben mataimakin shugaban karamar hukuma da kansiloli biyu a titin zuwa Maiduguri, jihar Borno.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar kwadago ta kasa, NLC ta samu damar ganawa da wakilan Shugaba Bola Ahmed Tinubu game da zanga-zangar da suka shirya.
Wasu miyagun 'yam bindiga sun kashe masu hakar ma'adanai har mutum 12 yayin da suka kai farmaki wani ramin da suke aiki a yankin Barkin Ladi a jihar Filato.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari