Yaki da ta'addanci a Najeriya
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yunkurin samar da wata runduna ta musamman da za ta rika sintiri a iyakokin jihohin Arewa maso Yamma.
Gwamnatin Tarayya ta ce tana aiki tare da manyan kamfanonin kafafen sada zumunta domin gano tare da rufe asusun ’yan ta’adda da masu laifuffuka da dama.
Masani kan harkokin tsaro, Kabiru Adamu ya yi fashin baki kan matakin gwamnatin Bola Tinubu na sanya wasu kungiyoyi a layin 'yan ta'adda a Najeriya.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
A labarin nan, za a ji cewa rikakken dan daba mai shekaru 26 ya fada hannun rundunar sandan Kano, Abba Fiya ya fadi mutanen da ya kashe a jihohi uku.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa masu garkuwa da mutane, yan bindiga da duk wata kungiya da ke kai wa jama'a hari ta zama ta yan ta'adda a tsarin tsaron Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa an fara samun sabani a adadin malamai da daliban makarantar Papiri da yan ta'adda suka sace daga jihar Neja, ana tsoron akwai saura.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayar da tabbacin cewa ta ceto baki daya daliban makarantar Papiri da suka rage a hannun 'yan ta'adda.
Tsohon sakataren kungiyar Yarbawa ta Afenifere, Pa Ayo Opadokun, ya ce matsalar tsaro a Najeriya shiri aka yi mata tun tuni, ba kuskure ko hadari ba.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari