Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa fitinannen ɗan ta'adda, Abubakar Shekau ya yi rayuwa a Kano a lokacin da ake kai hare-haren ta'addanci a wasu jihohin Najeriya da Abuja.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin daukar sababbin yan aanda da sojoji, ya kakaba dokar ta baci kan matsalar tsaro a kasar nan.
Fiataccen malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya bayyana cewa abubuwan da yake yi na neman sulhu da ya nufin goyon bayan 'yan bindiga.
Tsohon minista a Najeriya, Solomon Dalung ya zargi Shugaba Tinubu da fallasa muhimman bayanan tsaro a fili, yana mai cewa hakan yana kara wa ’yan ta’adda karfi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da umarnin dawo da jami'anta da ke gadin manyan mutane bayan umarnin Shugaban Kasa.
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya dakatar da sakataren ilimi Danlami Hayyo saboda rahoton kulle makarantu ba tare da izini ba wand ya jawo magana.
'Yan majalisar wakilai sun yi muhawara game da karuwar hare-haren 'yan bindiga a fadin Najeriya. Sun bukaci kare iyakokin bayan kai hare-hare 24,000 a shekara.
Rahoton masana tsaro ya ce an kirkiri wani bidiyo domin nuna cewa sojojin Amurka sun sauka jihar Borno bayan barazanar shugaban kasa Donald J Trump.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya ce abin kunya ne yadda gwamnonin Arewa suke rufe makarantu saboda barazanar rashin tsaro da sace dalibai da malamai.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari