Yaki da ta'addanci a Najeriya
Gwamnatin Kano ta yi magana bayan korafi game da sake bullar 'yan acaba a jihar bayan hana su. Masu korafi sun nemi hana acaba saboda bullar rashin tsaro a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa daraktan hukumar bincike da cigaban aararin samaniya ta Kasa (NASRDA), Dr. Mathew Adepoju, ya ce 'yan ta'adda sun canza dabara.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce suna cigaba da da saka ido kan tsaron Kano bayan fara kai harin 'yan bindiga. Ya ce ba wata babbar barazana ake ciki ba.
Sojojin Operation MESA sun ceto mutum bakwai bayan harin ’yan bindiga a Tsanyawa, jihar Kano, yayin da ake zargin miyagun sun tsere zuwa wani gari a Katsina.
A wannan rahoto, Legit Hausa za ta yi nazari kan manyan hare-haren da aka kai Najeriya a Nuwamba, 2025 da matakan da gwamnati ta dauka, da martanin kasashen duniya.
Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya shaida wa Olusegun Obasanjo cewa mafi yawan Boko Haram da ya gano ba su kai shekara 15 ba, suna dauke da manyan makamai.
Bishop Matthew Kukah ya musanta cewa ana zaluntar Kiristoci a Najeriya, yana mai cewa batun kisan kiyashi ko wariyar addini ana tantance shi da niyya.
Umarnin shugaban kasa na janye jami’an ’yan sanda daga manyan mutane ya jawo matsala inda yan siyasa suka fara neman jami'an NSCDC da kamfanonin masu zaman kansu.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Barau I Jibrin ya dauki zafi bayan gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta zarge shi da kalaman da za su iya dagula matsalar tsaro a Kano.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari