Yaki da ta'addanci a Najeriya
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kashe mutane tare da kona gidaje masu yawa.
Rundunar tsaron jihar Ondo watau Amotekun ta kama wasu mutane 39 da suka ce sun gudo ne daga yankin jihar Sakkwato, ana zargin sun tsere ne daga harin Amurka.
Gwamnatin Jihar Kebbi ta tabbatar da fashewar abu a wani babban asibitinta, amma ta bayyana cewa na'urori ne suka fashe ba bam ba kamar yadda ake tsoro.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya ya bayyana yadda ya sha fama da makiya masu kulla makirce a rundunar tsaron Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Gbenga Olawepo Hashim ya bayyana cewa harin Amurka ya nuna gazawar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da APC a Najeriya.
Gwamna Inuwa Yahaya ya sanya hannu kan kasafin N617.95bn na 2026, inda aka ware N12bn don asusun tsaron Arewa domin yaƙi da ta'addanci da kuma samar da zaman lafiya.
Rahotanni sun nuna cewa mazauna kauyuka sun fara guduwa daga gidajensu saboda gudun Amurka ta sake jefo bama-bamai a yankunan jihar Borno a Arewa.
Wani masanin tsare-tsare da manufofin gwamnati a Najeriya, AbdulRasheed Hussain ya lissafi jihohi bakwai da ke bukatar dauki kak ayyukan ta'addanci.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu manyan kwamandojin kungiyar Boko Haram bayan samun bayanan sirri daga jama'a.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari