Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rundunar 'yan sanda a jihar Kogi ta lallasa 'yan bindiga da dama, sun fatattaka su da lalata hanyoyinsu. Nasarar da aka samu ta jawo hankali ga tsaro a yankin.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Ciyaman da wani mutum ɗaya sun faɗa tarkon Boko Haram, an fitar da bidiyonsu suna rokon a biya masu kuɗin fansa.
Rahotanni sun ce a yammacin jiya, yayin taron Maulud a Yanshantuna, Makera, Dutsin-Ma, ‘yan bindiga sun kewaye jama’a, sun kwace wayoyi, kuɗi, sun sace shagon caji.
Rundunar sojin Najeriya ta tsananta samamen "Operation Fansan Yamma" a jihohin Kwara da Niger domin murƙushe ’yan bindiga da masu garkuwa da mutane a shekarar 2026.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Oyo ta fara bincike bayan gano wasiƙun barazana daga ‘yan bindiga zuwa ga al'umma inda suka ce za su kai farmaki garuruwa.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙaramar hukumar Agatu a jihar Binuwai, James Ejeh ya bayyana kokensa kan ƙaruwar hare-haren yan bindiga a yankinsa.
Kungiyar Kiristoci (CAN) a Bauchi ta kare Gwamna Bala Mohammed daga zarge-zargen daukar nauyin ta'addanci, tana mai jaddada zaman lafiya da hadin kai a jihar.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Benuwai ta tabbatar da hallaka wani kasurgumin 'dan bindiga da ya addabi jama'a a wasu yankuna mai suna, Terkaa Samuel.
Tsohon Hafsan Sojin Ƙasa, Janar Tukur Buratai mai ritaya, ya shigar da ƙara ta Naira biliyan daya kan Danjuma Ali-Keffi, bisa zarginsa da faɗa da bata suna.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari