Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sake waiwayar mata yayin da yake ci gaba da rabon muƙamai, ya naɗa sabuwar shugabar ma'aikatan gwamnatin tarayya.
Ministan ayyuka, David Umahi ya shawarci mazauna Kudu maso Gabas da kar su amsa kiran zanga-zanga da ake shirya wa a kasar nan saboda tsadar rayuwa.
Ministan ilimi farfesa Tahir Mamman ya karyata batun cewa gwamnatin tarayya na shirin cefanar da jami'o'in Najeriya. Ya ce wasu sababbin tsare tsare ne aka kawo.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da bayar da gudummuwar tirela 20 ta shinkafa ga kowace jiha domin a rabawa talakawa masu ƙaramin ƙarfi.
Bayan tsawon lokaci ana tattaunawa da kace-nace kan batun sabon mafi ƙarancin albashi, watakila Bola Tinubu ya miƙa kudirin ga majalisar tarayya a makon gobe.
Gwamnatin tarayya ta kara bayani ga a'lumma kan cewa nan gaba kadan farashin kayan abinci zai sauka kasa saboda matakai da ta dauka in ji ministan noma.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron majalisar zartaswa FEC a fadar gwamnati da ke birnin tarayya Abuja yau Litinin, 15 ga watan Yuli, 2025.
Hukumar kididdiga ta kasa, ta bayyana cewa hauhawar farashin kayayyaki ya karu da kashi 34.19% a watan Yunin 2024. Wannan na zuwa ne ana tsaka da rashin abinci.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta saye motocin noma manya da kanana sama da 3,000 domin bunkasa ayyukan noma a Najeriya. A jiya Laraba aka sanar da hakan.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari