Gwamnatin tarayyar Najeriya
Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya ce zai rama abin da Nyesom Wike ya masa na caccaka a gaban jama'a idan suka sake haduwa a wajen taro.
Bola Tinubu ya ba Gwamna Dikko Umar Radda mukami. Wani babban jami’in gwamnatin Katsina ya ce Babagana Zulum yana cikin wadanda Radda zai yi aiki da su a NDPHC.
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da sanarwa kan fara biyan tallafin N150bn ga masu kananan sana'o'i da 'yan kasuwa a karshen watan Yunin 2024 da za mu shiga.
Ministan ilimi, Farfesa Tahir Mamman ya ce yana da jin za a samu matsala a zamn tattaunawa da ASUU domin daƙile barazanar shiga yajin aiki a jami'o'in Najeriya.
Hukumar NAHCON ta jinjinawa mahajjaci mai suna Muhammad Na'Allah daga yankin Gummi a jihar Zamfara da ya mayar da kudin tsintuwa da suka kai €1,750.
Gwamnatin tarayya ta dauki gabarar magance gurbata yanayi da ake yi da robobi da leda ta hanyar haramta amfani da su sau daya kawai a ma’aikatu da hukumoni.
Majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) ta bayyana cewa ta jingine rahoto kan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata a taronta na ranar Talata, ta ba Tinubu lokaci.
Kungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta yi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna wa ma'aikata soyayya ya amince da N250,000 a matsayin sabon albashi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Mr. Olatunji Bello a matsayin sabon babban jami'in hukumar FCCPC na ƙasa, ya masa fatan alheri.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari