Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya ta shirya kashe maƙudan kuɗi kusan N2trn a gina titin Legas zuwa Kalaba da wasu muhimman tituna a faɗin ƙasar nan a kasafin 2024.
Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume da kusan duka ministoci da mai bada shawara kan tsaron ƙasa, Nuhu Rabadu na ganawa kan shirin matasa na zanga-zanga.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya roki matasan Najeriya su janye zanga zangar da duek shirin yi a wata mai zuwa, ya ce zai magance dukkan damuwarsu.
Iyalan tsohon shugaban ƙasa na mulkin soja, Janar Sani Abacha sun yi rashin nasara a ƙarar da suka maka gwamnatin tarayya kan wasu kadarorinsu da ke Abuja.
Ƙaramin ministan man fetur, Sanata Heineken Lokpobiri, ya shiga tsakanin dambarwar da aka fara da Dangote da cibiyoyin kula da man fetur a Najeriya.
Shahararren marubuci, Farfesa Wole Soyinka ya bayyana cewa ba zai ce komai a kan salon mulkin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba duk da ya yi alkawarin haka.
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya yi ruwan mukamai a makon da ya gabata musamman ranar Asabar, 13 ga watan Yuli, 2024, ya naɗa yayan manya a muƙamai.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa Bola Tinubu ya yiwa ƴan kwadago alkawarin kai kudirin sabon mafi ƙarancin albashi gaban majalisa ranar Talata.
Wasu matakai masu sauki bin wajen duba adadin kudin da aka aika zuwa kowace ƙaramar hukuma a Najeriya kamar yadda gwamnatin tarayya ke rabon kudin a wata-wata.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari