Gwamnatin tarayyar Najeriya
Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon abinci ba zai magance komai ba.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Hon Ojukaye Flag Amachree a matsayin sabon shugaban tsaron makamashi a ofishin mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (ONSA).
A yayin da Shugaba Bola Tinubu ya sanar da bude asusun tallafawa wadanda ambaliya ta rutsa da su, ya ce ambaliyar Maiduguri mukaddari ce daga Allah.
A karahen makon nan gidan taabijin na ƴan cin ɗan Adam, Brekete Family ya yi hirada matar Seaman Abbas Haruna kan halin da mijinta ya shiga a gidan soja.
Hukumar kididdiga ta ƙasa (NBS) ta bayyana cewa an fara samun sauƙin farashin kayayyaki a Najeriya a watan Agusta, 2024 idan aka kwatanta da watan Yuli.
Tafiye tafiyen da uwargidan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta yi zuwa kasashen waje sun lakume kudade masu yawa. Gwamnati ta kashe N700m.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa aiki ya yi nisa kan batun tsara taswirar da za a bi wajen biyan sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta ba da hutun ranar Litinin, 16 ga watan Satumba, 2024 domin murnar zagayowar bikin Maulidin Annabi SAW wanda wasu Musulmai ke yi.
Tsohon mataimakin shugaban APC na shiyyar Arewa maso Yamma, Salihu Lukman, ya ce ƴan Najeriya za su buga Bola Tinubu da ƙasa a babban zaɓen 2027.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari