Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya ta kara bayani ga a'lumma kan cewa nan gaba kadan farashin kayan abinci zai sauka kasa saboda matakai da ta dauka in ji ministan noma.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron majalisar zartaswa FEC a fadar gwamnati da ke birnin tarayya Abuja yau Litinin, 15 ga watan Yuli, 2025.
Hukumar kididdiga ta kasa, ta bayyana cewa hauhawar farashin kayayyaki ya karu da kashi 34.19% a watan Yunin 2024. Wannan na zuwa ne ana tsaka da rashin abinci.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta saye motocin noma manya da kanana sama da 3,000 domin bunkasa ayyukan noma a Najeriya. A jiya Laraba aka sanar da hakan.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yaba da hukuncin hana tura kason kananan hukumomo zuwa asusun jihohi, ya ce wannan ci gaba ne.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ana cigaba da samun yara masu kamuwa da cutar kanjmau a Najeriya kuma adadin yaran da ke mutuwa na kara daduwa.
Gwamnatin tarayya ta bayyana yaƙinin cewa daga nan zuwa mako mai zuwa za a kawo karshen ja-in-ja kan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata a Najeriya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kori Ahmed Halilu, dan uwan Aisha Buhari, daga shugabancin kamfanin buga kudi na Najeriya. Ya hada da wasu mutane hudu a kamfanin.
Shugaba Bola Tinubu ya yi babban alkawari yayin da yake martani kan hukuncin da kotun koli ta yanke na baiwa kananan hukumomi cin gashin kai kan gwamnoni 36.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari