Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya ta tsaurara matakan tsaro a iyakokin kasar nan. Hukumar kula da shiga da fice ta umarci jami'anta da su sanya idanu sosai a lokacin zanga-zanga.
Shugaban kungiyar Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce sun nusar da shugaban kasa halin tsaro da tsadar rayuwa da ake ciki, za a ji yadda ta kaya wajen zaman.
Fitaccen malamin addinin Musulunci ɗan asalin ƙasar Sudan ya ja kunnen matasan Najeriya da kar su yi kuskuren ba maƙiya dama su shigo su ruguza ƙasar su.
Kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI) karkashin Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya roki masu shirya zanga zanga da gwamnatin tarayya su dawo teburin tattaunawa.
An tattaro lokutan da ministar harkokin mata ta tada kura a Najeriya. Bola Ahmed Tinubu ya nada Uju Kennedy-Ohanenye a matsayin Ministan harkokin mata a Najeriya.
Gwamnatin Bola Tinubu ta dauki matakai a gurguje domin ganin ba ayi zanga zanga ba.Yayin da aka hango hadarin zanga-zanga, aka amince da kudirin karancin albashi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce marasa kishin ƙasa ne ke rura wutar shirya wannan zanga-zangar da za a yi, ya ce duka suna da fasfon zama a ƙetare.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya labule da gwamnonin Najeriya a fadarsa da ke Aso Rock Villa. Ganawar na zuwa ne yayin da ake ta harin yin zanga-zanga.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa ta gano wasu bata gari da ke shirin sajewa da masu zanga zanga su farmaki mutanen da ba su ji ba kuma ba su gani ba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari