Gwamnatin tarayyar Najeriya
Matasa ma su cin gajiyar shirin N-Power a Najeriya sun yi tir da yunkurin gwamnatin tarayya na rusa ma'aikatar jin ƙai, sun roƙi Bola Tinubu ya canza tunani.
Tsohon shugaban NESG, Kyari Bukar ya bayyana cewa Bola Tinubu ya biyo hanya mai gargada wajen tuge tallafin man fetue shiyasa aka shiga ƙangin wahala.
Bankin CBN zai yi sanadiyyar da gwamnatin tarayya za ta samu biliyoyi na kudin shiga. Harajin tsaron yanar gizo zai kawowa Najeriya Naira biliyan 50 a 2024.
Daga dawowar shugaban kasa ya fuskanci matsalar ambaliyar ruwa, kudin fetur, zaben Edo da ASUU. Daga cikin bukatun da ASUU ke da su akwai biyan albashin malamanta.
Gwamnatin tarayya ta dauki matakan sa ido da kuma wayar da kan jama'a yayin da aka samu karamar girgizar kasa a wasu sassa na babban birnin tarayya (FCT), Abuja.
Yayin da aka tabbatar da fara biyan mafi ƙarancin albashin N70,000, Gwamnatin Tarayya ya yi barazanar tasa keyar ma'aikatu zuwa gidan yari da suka gaza biya.
Wasu majiyoyi a fadar shugaban ƙasa sun ce Bola Ahmed Tinubu na iya rusa ma'aikatar jin kai tare da cure wasu hukumomi wuri ɗaya, zai kuma kori ministoci.
Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago ya ce galibin ƴan Najeriya ba su san kokarin da Bola Tinubu ke yi wajen tsaftace Najeriya daga cin hanci da rashawa.
Kwamitin da aka kafa domin sa ido kan rabon tallafin shinkafa a Kano ya ce jihar ta samu tirela 19 daga gwamnatin tarayya kuma an gama tsarin rabawa talakawa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari