Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban ƙasa Bola Aed Tinubu ya faɗawa sababbin ministoci cewa su tabbaci haƙiƙa ƴan Najeriya za su rika zaginso to amma su jajirce kan aikin da aka ɗora masu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa an sace kimanin ganga miliyan 7.68 na danyen mai a shekarar 2023. Hukumar NEITI ta ba kungiyoyin fararen hula muhimman shawarwari.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince cewa 'yan Najeriya na fama da tsadar rayuwa a kasar nan. Shugaba Tinubu ya ce matsalar ba Najeriya kadai ta shafa ba.
Gwamnatin tarayya ta bada tabbacin cewa ‘yan Najeriya mazauna kasar Libya suna cikin koshin lafiya kuma suna gudanar da harkokinsu na yau da kullum.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na kokari wajen ganin an rage tsadar rayuwa da tabarbarewar tattalin arziki.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci bakwai da ya naɗa, hakan na zuwa ne bayan majalisar dattawa ta gama tantance su.
Da yawa daga jihohin Najeriya na dogara ne da kason da Gwamnatin Tarayya ke bayarwa duk wata a kasar domin gudanar da al'amuransu da biyan albashi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shirya rantsar da sababbin ministocin da ya nada a gwamnatinsa. Shugaba Tinubu zai rantsar da su a ranar Litinin.
Kungiyar SERAP ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gaggauta umartar a saki yaran da aka tsare da sauran masu zanga-zanga nan da sa'o'i 48.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari