Gwamnatin tarayyar Najeriya
Tafiye tafiyen da uwargidan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta yi zuwa kasashen waje sun lakume kudade masu yawa. Gwamnati ta kashe N700m.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa aiki ya yi nisa kan batun tsara taswirar da za a bi wajen biyan sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta ba da hutun ranar Litinin, 16 ga watan Satumba, 2024 domin murnar zagayowar bikin Maulidin Annabi SAW wanda wasu Musulmai ke yi.
Tsohon mataimakin shugaban APC na shiyyar Arewa maso Yamma, Salihu Lukman, ya ce ƴan Najeriya za su buga Bola Tinubu da ƙasa a babban zaɓen 2027.
Sanata Ali Ndume ya nuna alhininsa kan ambaliyar ruwan da ta auku a birnin Maiduguri na jihar Borno. Sanatan ya bukaci gwamnatin tarayya ta kai dauki a jihar.
Rahotanni sun nuna cewa yanzu haka manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan na jawabi kan halin da ƙasar nan ta tsinci kanta dangane da sha'anin tsaro a DHQda ke Abuja.
Awanni da kai samame ofishin kungiyar kare hakkin jama’a da tattalin arzikin kasa (SERAP) da ke Abuja, hukumar tsaro ta DSS ta bayyana cewa ba ta saba doka ba.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bayyana cewa tana ganin ba cire tallafin mai ba ne asalin abin da ya kawo tsadar man fetur, ya ɗora laifin kan karya darajar Naira.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an hukumar DSS sun kwace ikon ofishin kungiyar SERAP na Abuja awanni bayan da ta nemi Shugaba Tinubu ya janye karin kudin fetur.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari