Gwamnatin tarayyar Najeriya
Da yawa daga jihohin Najeriya na dogara ne da kason da Gwamnatin Tarayya ke bayarwa duk wata a kasar domin gudanar da al'amuransu da biyan albashi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shirya rantsar da sababbin ministocin da ya nada a gwamnatinsa. Shugaba Tinubu zai rantsar da su a ranar Litinin.
Kungiyar SERAP ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gaggauta umartar a saki yaran da aka tsare da sauran masu zanga-zanga nan da sa'o'i 48.
Ana so Gwamna ya canza sunan sabuwan jamiar da za'a bude ta Khadija University, Majia zuwa sunan ranar da gobarar nan ya faru domin tunawa na har abada.
Babbar kotun tarayya mai zama a Legas ta kara kwace makudan kudi, kadarori da hannun jari da ake zargin suna da alaƙa da tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele.
Gwamnonin Najeriya sun aminta da cewa lallai mutane na fama da yunwa mai tsanani a ƙasar nan, amma sun ce tsare-tsaren Tinubu za su share hawayen jama'a.
Gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa zuwa yanzu mutane miliyam 25 sun samu tallafin rage raɗaɗi kowane N25,000 a sassan Najeriya.
Gwamnonin jihoji 36 sun yu zama a sakatariyar NGF da ke birnin tarayya Abuja kan wasu muhimman batutuwa da suka shafi kasa da kungiyarsu a jiya Laraba.
Majalisar dattawan Najeriya ta dauki matakin fara tantance sababbin ministocin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada. Majalisar ta fara aikin ne a ranar Laraba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari