Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamna Malam Uba Sani na jihar Kaduna ya maida kananaɓ yaran da aka sako bayan tsare su hannun iyayensu, ya ba kowane ɗaya N100,000 da wayar Itel.
Matasa masu yiwa ƙasa hidima wanda aka fi sani da NYSC sun ce har yanzun gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin karain alawaus zuwa N77,000 a wata.
Gwamnonin jihohin Arewa 19 sun yi ta'aziyyar rasuwar hafsan rundunar sojojin ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya taga Donald Trum murnar lasshe zaben shugaban ƙasar Amurka, ya nuna bukatar kara inganta alakar Najeriya da Amurka.
Kungiyar abinci da harkokin noma ta majalisar dinkin duniya ta bayyana abubuwan da take ganin sun hefa ƴan Najeriya cikin damuwa da kuma mafita a kansu.
Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya ba gwamnati shawarar abin da ya kamata ta yi wa yaran da aka saki bayan an tsare su saboda zanga-zanga.
Mataimakin shugaban kasa, Ƙashim Shettima ya bayyana cewa an tafka gagarumar asara sakamakon zanga zangar da aka gudanar a kasar nan a watan Agusta.
Gwamnatin tarayya ta hannun ministan ilmi, Tunji Alausa, ta sauya tsarin kayyade shekarun shiga jami'a na shekara 18. Ta ce tsarin koma baya ne ga harkar ilmi.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta kori karar da aka shigar da yara masu zanga-zanga bayan Antoni Janar na ƙasa ya shiga tsakani a yau Talata.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari