Gwamnatin tarayyar Najeriya
Wasu gungun ƴan fansho sun fita zanga zanga a ma'aikatar kudi ta ƙasa da ke birnin tarayya Abuja, sun nemi gwsmnati ta biyasu hskkokinsu na tsohon tsarin fansho.
Kamfanin mai na ƙasa, NNPCL ya ce tuni ya daina sayo tataccen man fetur daga ƙasashen ketare ya dawo kasuwanci da matatun mai na cikin gida a Najeriya.
Sarakunan gargajiya sun hada kai sun tunkari gwamnatin tarayya kan tsadar rayuwa. Sarakuna sun bukaci Bola Tinubu ya saukakawa talakawan Najeriya.
Hukumar Inshorar Bankuna ta Najeriya (NDIC) ta sanya 4 ga watan Disamba, 2024 matsayin ranar da za ta sayar da kadarorin bankin Heritage. Ana neman masu saye.
Sanatan Neja ta Gabas, Mohammed Sani Musa ya ce ba a fahimci abin da yake nufi ba kan cire tallafin mai, ya ce wasu mutane kalilan ke cinye kudin da ake warewa.
Tsohon shugaban marasa rinjaye na majalisar wakilai, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya kara korar wasu minitoci. Dakta Wunmi Bewaji ya ce akwai sauran baragurbi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake nada Farfesa Abdullahi Mustapha a matsayin Darakta Janar na hukumar NBRDA a wa'adi karo na biyu.
Kamfanin rarraba wutar lantarki a Najeriya watai TCN zai ɗauki akalla makonni uku yana gyaran wasu layukan wuta da aka gano suna yawan ba da matsala.
Saboda matsalar lantarki a Najeriya akwai, gwamnonin jihohin Gombe da Osun sun fara ƙoƙarin samar da lantarki domin rage dogaro da gwamnatin tarayya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari