Gwamnatin tarayyar Najeriya
Atiku Abubakar ya ce gibin Naira tiriliyan 13 a kasafin 2025 yana nuna rashin tsari mai dorewa da dogaro kan bashi, yana kira da rage kashe kudin gwamnati.
Gwamnatin Bola Tinubu ta ƙaryata rade-radi da zargin cewa tana shirin tayar da rigima a makwabciyarta Nijar inda ta musanta zuwan sojojin Faransa Arewacin kasar.
A ranar Alhamis da ta gabata, babbar kotun tarayya mai zama a Legas ta kwace babban gidan ajiya maƙare da kayayyaki da ake zargi suna da alaka da Emefiele.
Bayan umarnin mai girma shugaban kasa, gwamnatin tarayya ta fara aiwatar da shirin ɗaukar fasinjoji kyauta a jiragen kasa, ta faɗi wuraren da ƴan Najeriya za su je.
Kwararren akawu, Alhaji Shuaib Idris ya gargadi Tinubu cewa kudirin gyaran haraji na iya kawo barazana ga Najeriya idan ba a yi taka-tsantsan da adalci ba.
Ofishin kula da harkokin kasafin kudin tarayya ya fara fitar da alkaluman kasafin 2025 da Bola Ahmed Tinubu ya gabatar a zaman haɗin guiwa na Majalisa ta 10.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gabatar da kasafin kudi na ɗaya daga cikim hakkokinnda kundin tsarin mulkin Najeriya ya ɗora masa, ya ce zai sabunta fata.
Sanatan Ondo ta Kudu a inuwar APC, Jimoh Ibrahim ya bayyana cewa matsalar tsaro da dab da zama tarihi duba da makudan kudin da aka ware a kasafin 2025.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Aisha Garba, kwararriyar a fannin ilimi a matsayin shugabar hukumar kula da ilimin ba< ɗaya ta ƙasa watau UBEC.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari