Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayyar Najeriya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta fara biyan karin kudaden fansho ga ma'aikatan da suka yi ritaya.
Tinubu ya dura Abu Dhabi domin halartaron taron ADSW 2025, inda zai bayyana nasarorin Najeriya, tattaunawa da shugabannin UAE, da karfafa ci gaban kasar mai dorewa.
Kamfanin rarraba wutar lantarki watau TCN ya ce babu abin da ya ssmu babban layin wuta, layin Benin-Omotosho kawai ya ɗan samu matsala kuma ana kan gyara.
An fito da sabon salon GDP da zai rika la’akari da harkoki irinsu karuwanci. NBS tana so karfin tattalin arziki ya karu don haka za a tattaro sauran bangarori.
Karamar ministar kwadago, Nkeiruka Onyejeocha ta ce gwamnatin Tinubu za ta sake duba mafi ƙarancin albashin ma'aikata nan da ƙasa da shekaru biyu masu zuwa.
Reno Omokri ya bayyana yadda aka hana Muammar Gaddafi shigo da makamai Najeriya sau biyu karkashin mulkin Obasanjo, tare da rakiyar sojojinsa mata.
Gwamnatin tarayya ta amince kamfanonin sadarwa su yi ƙarin kudin kiran waya, sako da sayen data amma ba zai kai kaso 100% ba in ji ministan sadarwa, Bosun Tijani.
Ministan sadarwa na Najeriya, Bosun Tijani ya shiga taro da wakilan kamfanonin sadarwa da ke aiki a kasar nan kan bukatarsu na kara kudin kira da data.
Shugaban kamfanin mai na ƙasa NNPCL, Malam Mele Kyari ya bayyana yadda ya sha fama da kalubale a rayuwarsa tun daga almajiranci har matsayin da ya taka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari