Gwamnatin tarayyar Najeriya
Majalisar dattawa ta yanke shawarar zare dukkan shugabannin majalisa daga cikin kwamitin mutum 10 da ta kafa kan sabon kudirin saura fasalin harajin Tinubu.
Gwamnatin Tarayya ta sallami ma’aikatan da suka yi karatun digiri a jami’o’in Benin da Togo daga 2017, hukumomi sun fara aiwatar da wannan umarni.
Sanata Jimoh Ibrahim mai wakiltar Kudancin jihar Ondo ya ce akwao bukatar masu hannu da shuni su riƙa biyan haraji fiye da na kowa a wannan halin da ake ciki.
Masu PoS sun ƙara farashi saboda harajin EMTL na N50 akan N10,000. Suna samun kuɗi daga kasuwanni, gidajen mai, wanda ya tilasta kara kudin domin samun riba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jawabi a Afrika ta Kudu yayin taron kasahsen biyu. Ga muhimman abubuwa 10 da Bola Tinubu ya ambata yayin jawabi.
Majalisar wakilai ta ƙasa ta buƙaci shugaban ƙasa ya tilastawa ministan kudi, Wale Edun buɗe asusun hukumar kula da harkokin walwalar al'umma watau NSIPA.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi magana kan kudirin haraji na Bola Tinubu, Pantami ya fadi wurare 7 da suke bukatar a sake nazari a kansu domin samun hadin kai.
Fadar Shugaban Kasa ta ce gyaran haraji ba zai fifita Lagos ya lalata Arewa ba kuma hukumomin NASENI, TETFUND da NITDA za su ci gaba da aiki kamar yadda aka saba.
Gwamnatin tarayya ta fara cire harajin N50 kan kowace mu'amalar kudi ta N10,000. Kamfanonin Opay da Moniepoint sun fara aiwatarwa daga 1 ga Disamba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari