Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnati za ta zuba Naira tiriliyan 1 don inganta asibitocin PHC, daukar ma’aikata, rage mutuwar mata da jarirai, da shawo kan cututtuka kamar shan inna.
Ba a sami wata hujja da ke tabbatar da cewa Shugaba Tinubu na korar Amurkawa daga Najeriya ba, kuma babu rahoto kan haramta amfani da wayoyin Amurka.
Gwamnatin Najeriya za ta yi kidayar jama’a da gidaje ta amfani da fasahar zamani, inda NPC ke shirin nemi tallafi daga abokan hulɗa don kammala aikin.
Tsohon ɗan takarar gwamna a inuwar LP kuma jigon APC a Bayelsa, ya bukaci ƴan uwansa ƴan jam'iyya su daina sukar Gwamna Douye Diri saboda alaƙarsa da Tinubu.
An dorawa PreCEFI alhakin aiwatar da shirin Aso Accord don bunkasa tattalin arziki, rage gibin kudi, da karfafa hada-hadar kudade. Uba Sani ya samu mukami.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya ciri tuta a tsakanin gwamnoni, ya lashe lambar yabo ta gwarzon tsaftar muhalli saboda koƙarin da yake yi a fannin.
Mataimakin kakakin Majalisar wakilai kuma shugaban kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya, Hon. Benjamin Kalu ya ce ba za a kirkiro sababbin jihohi 31 ba.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a jihar Legas ta karɓe makudan kudi da Daloli da ake danganta su da tsohom gwamnan EBN, Mista Godwin Emefiele.
Wadatar abinci a kasuwanni na ɗaya daga cikin dalilin da suka haddasa karyewar farashi a farkon 2025, gwamnatin tarayyya ta ɗauki matakan da suka taimaka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari