Gwamnatin tarayyar Najeriya
Fadar shugaban kasar Najeriya, ta bakin Bayo Onanuga ta bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu zai dawo gida Najeriya a ranar Litinin, 21 ga watan Afrilu, daga Faransa.
Fadar shugaban kasa ta yi magana game da ci gaba da zaman Shugaba Bola Tinubu a kasar waje. Bayo Onanuga ya bayyana cewa Tinubu zai dawo bayan hutun Easter.
Tsohon shugaban NHIS na kasa, Farfesa Usman Yusuf ya bayyana yadda tsohon Akanta Janar na tarayya, Ahmed Idris ya cire Naira biliyan 10 daga asusun TSA.
Gwamnatiɓ Tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana shirinta na gina tashoshin samar da wuta daga hasken rana wanda aka fi sani da sola a jihohi 19.
Mataimakin shugaban kasa, Shettima ya kaddamar da kwamitin kirkire-kirkire domin rage shigo da kaya da 50%, da gina tattalin arziki mai dogaro da fasaha a Najeriya.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya jagoranci tawagar gwamnatin sojin Jamhuriyar Nijar, za a dawo da dangantakar ƙasashen biyu.
Bankin Duniya ya yaba da manufofin Shugaba Bola Tinubu, ya ce nan da shekaru 10 zuwa 15 sauye sauyen gwamnati za su gyara tattalin arzikin Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa akalla gadoji biyu ƴan ta'addan Boko Haram ko ISWAP suka ruguza ta hanyar amfani da bama-bamai a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya.
Tsohon ɗan Majalisar wakilan tarayya, Hon. Farouk Aliyu ya bayyana cewa da iƙon Allah shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai yi takwas a kan madafun iko.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari