Gwamnatin tarayyar Najeriya
Majalisar Wakilai ta fara tattake wuri kan kudirin kirkiro jihar Ijebu daga cikin Ogun, an mika shi ga kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya don nazari.
Shugaban hukumar NOA, Lanre Issa-Onilu ya dora alhakin gobarar tankar mai ta Neja kan sakaci da lalacewar dabi’u, yana mai cewa dibar mai laifi ne.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya karanta wasikar Shugaba Bola Bola Ahmed kan nadin Dr. Mohammed Doro a matsayin Ministan Tarayya.
Farashin gas ɗin girki ya sauka daga N2,000 zuwa N1,300/kg, yayin da gwamnati ke sa ido kan masu boye kaya da dillalai don ganin farashin ya daidaita a kasuwa.
Atiku Abubakar ya bayyana damuwa kan yadda talauci ke karuwa a Najeriya duk da albarkatun kasar. Ya bukaci gwamnati da kungiyoyi su hada kai wajen yaki da talauci.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi magana kan afuwar da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi wa wasu 'yan Najeriya. Ta ce har yanzu babu wanda aka saki.
NBS ta ce hauhawar farashin kaya a Najeriya ta ragu zuwa 18.02% a Satumba 2025 — mafi ƙanƙanta cikin shekaru uku, yayin da farashin abinci ya fadi zuwa 16.87%.
Reno Omokri ya karyata zargin cewa gwamnatin Najeriya na tallafa wa Boko Haram, ya kalubalanci Sanata Ted Cruz ya kawo hujjoji da shaidun zancensa.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta ƙi karbar bukatar DSS ta sake gabatar da hujjoji da aka ƙi karɓa a shari’ar tsohon NSA Sambo Dasuki, saboda wasu dalilan shari'a.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari