Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban hukumar NAHCON da tawagarsa, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan ya nuna damuwa kan biyan kudin hajjin badi ba a kan kari ba, ya bayyana matsalar hakan.
Ministan kudi, Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin tarayya za ta maida shirin tallafin ragw radadi ya zama a na kowace shekara, ya ce mutane da dama sun amfana.
Darajar Naira ta karu, inda ake yin cinikinta ƙasa da N1,500 kan kowace Dala, a karon farko cikin watanni takwas, sakamakon sababbin dabarun tattalin arziki.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta dura kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar bayan ya soki mulkin shugabam kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Hukumar NBS ta futar da alkaluman farashin kayayyaki a Najeriya, ta tabbatar da cewa jama'a sun jara samun sauki a farashin kayan abinci a watan Agusta, 2025.
Lauyan kare hakkin ɗan adam, Femi Falana, ya ce cire tallafin mai da Shugaba Tinubu ya yi babban kuskure ne na tattalin arziki, wanda ya janyo wa yan Najeriya ƙunci.
Gwamnatin tarayya ta gargadi yankuna 32 a jihohi 11 kan yiwuwar ambaliya daga Satumba 14–18, yayin da kogunan Benue, Niger da Gongola suka fara cika ruwa.
Ministan Harkokin Makamashi, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na kafa tubalin da za a fara samun wutar awanni 24 a kowace rana a mako.
Likitoci masu neman kwarewar aiki ssun sanar da shiga yajin aiki tare da rufe asibitocin gwamnati da ke a fadin Najeriya kan rashin cika alkawarin gwamnati.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari