Gwamnatin tarayyar Najeriya
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta yi barazanar tsunduma yajin aikin sai baba ta gani. Ta ba gwamnati wa'adi don ta biya mata bukatun da ta dade tana nema.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Laraba, 1 ga watan Oktoba, 2025 a matsayin ranar hutu domin bikin cikar Najeriya shekaru 65 da samun 'yancin kai.
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin kisan kiyashi a Najeriya, ta ce ’yan ta’adda suna kai hari ga Musulmi da Kiristoci ba tare da bambancin addini ba.
NNPC ya samu N318.05bn daga Janairu zuwa Agusta, 2025 don nemo mai a yankunan Sokoto, Neja da wasu hudu, wanda ya zama 30% na ribar PSC daga rabon FAAC.
Hukumar NUC ta yi gargadi ga dalibai yayin da ta fitar da sunayen jami’o’in bogi 58 da ke aiki ba bisa ka’ida ba a fadin Najeriya, suna ba da digiri marasa inganci.
Ma’aikatar muhalli ta tarayya gargadi jihohi 15 kan yiwuwar ambaliya daga 24 zuwa 28 ga Satumba, 2025, bayan rahoto ya tabbatar da mutum 232 sun mutu a bana.
Wasu da ake zargin yan damfara ne sun yi wa shafin yanar gizo na ma'aikatar ilimin Najeriya kutse, sun wa'lafa wata takarda ta tallafin karatu a kasar Rasha.
Hamshakin attajirin nan dan kasar Amurka, Bill Gates ya bayyana irin hadarin lafiya da iya jawo asarar rayukan kanan yara da ake fuskanta a Arewacin Najeriya.
Jam’iyyar ADC ta soki gwamnatin APC kan zargin shirin Shugaba Bola Tinubu na tsawaita mulkinsa, tana mai cewa wa’adinsa na kundin tsarin mulki zai kare a 2027.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari