Babban kotun tarayya
Kotun sauraran kararrakin zabe ta yi zama kan korafin zaben cike gurbin Sanata da aka gudanar a mazabar Plateau ta Arewa a watan Faburairun 2024.
Kotun majistare da ke zamanta a Jos, babban birnin jihar Filato ta kama wani matashi, Arron Garba da laifin sata, tare da yanke masa hukuncin zaman gidan kaso.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta sahalewa hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta rufe asusun kirifton wasu mutane hudu.
Akwai yiwuwar Gwamnatin Tarayya da gwamnonin jihohi 36 a Najeriya za su fitar da matsaya kan tsawaita lokacin fara biyan kananan hukumomi 774 a kasar.
Babbar kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta kori karar da wasu ƴan Najeriya suka nemi a dakatar da masu zanga-zanga daga sake fitowa.
Kotun Koli ta umarci ba kansiloli da shugabannin kananan hukumomi a Najeriya wa'adin shekaru hudu kamar yadda gwamnonin jihohi ke yi a tsarin mulki.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje ya shawarci 'yan siyasa kan muhimmancin cicciba sashen shari'a a kasar nan, inda ta ce sashen na fuskantar kalubale.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kuma gurfanar da shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje a gaban kotu bisa sabon zargin almundahanar kudin jama'a.
Babbar kotun jihar Legas ta tsawaita umarnin taƙaita wuraren da ya halatta masu zanga-zangar yunwa sun je a faɗin jihar domin tabbatar da zaman lafiya.
Babban kotun tarayya
Samu kari