Babban kotun tarayya
Kungiyar kare hakkin dan Adam da tabbatar da adalci, SERAP ta maka Bola Tinubu a gaban kotu kan badakalar N57bn a ma'aikatar jin kai da walwala a 2021.
Gwamnatin tarayya ta zargi Facebook da sabawa ka'idoji don haka aka ci ta tara. A yanzu alkali ya bukaci hukumar ARCON ta bar magaar wannan haraji na N60bn.
Babbar kotun jihar Kano ta haramtawa jami'an tsaro shirin kama hadimin Gwamna Abba Kabir a bangaren sadarwa, Sanusi Bature Dawakin-Tofa kan zargin Abdullahi Ganduje.
Kotun tarayya ta bayar da belin Yahaya Bello a zaman da tta yi a yau Jumua'a. Yahaya Bello zai biya Naira miliyan 500 kuma cika wasu sharudan belin.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya shaidawa kotu cewa zargin da ake masa na damfarar N80bn daga baitul mali jiharss ba gaskiya ba ne.
Kotun Kano ta dage shari'ar cin hanci da aka shigar kan Abdullahi Ganduje zuwa 13 Fabrairu 2025, yayin da lauyoyi suka bukaci gyaran takardu da hade korafe-korafe.
Babbar kotun jiha ta yanke hukuncin a shari'ar mama boko haram. An zarge da wasu mutane 2 bisa damfarar motar miliyoyin Naira. Wannan ne karo na 6 da aka daure ta.
Duyar tsohon gwamnan jihar Delta, Erhiatake Ibori-Suenu ta bayyana cewa babu wata doka da ta haramta nata barin jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulkin ƙasar nan.
A ranar 10 ga Disamba za a gudanar da zanga zanga a kan tsare lauya mai kare hakkin dan Adam, Dele Farotimi. Za a yi zanga zanga a Legas da Abuja da London
Babban kotun tarayya
Samu kari