Babban kotun tarayya
Rahotanni sun bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya rantsar da Kudirat Kekere-Ekun a matsayin shugabar alkalan Najeriya (CJN) ta 23 kuma mace ta 2 a tarihin kasar.
Kungiyar masu kishin jihar Zamfara sun karyata labarin fara zaman kotu kan zargin tsohon gwamnan jihar, Dr. Bello Matawalle da alaka da ta'addanci.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya sake rashin nasara a kotu kwanaki kadan bayan jam'iyyarsa ta fadi zaben gwamnan jihar da aka gudanar a makon jiya.
Wata babbar kotun jiha da ke Ilorin, jihar Kwara ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga mutane biyar da ake zargin sun kashe mutane 39 a harin bankin Offa.
Majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da naɗin Mai Shari'a Kudirat Kekere-Ekun a matsayin shugabar alƙalan Najeriya bayan bukatar shugaban ƙasa Bola Tinubu.
A wannan labarin, za ku ji babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dage fara sauraren shari'ar tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello zuwa watan gobe.
Wani barawo da yake fasa kabari ya saci karafuna a Bauchi ya ce yana sayan kayan maye ne da kudin da yake samu. Barawon ya nemi a masa afuwa a gaban alkali.
Da alama tsuguno bata kare ba bayan kungiyar APC reshen Arewa ta Tsakiya ta ki amincewa da hukuncin babbar kotun tarayya kan nasarar Abdullahi Umar Ganduje a kotu.
Mai shari'a Inyang Ekwo na wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ya kori da karar da aka shigar a gabansa na nemana tsige Abdullahi Ganduje daga shugaban APC na kasa
Babban kotun tarayya
Samu kari