Babban kotun tarayya
Wutar rikicin APC na shirin mutuwa, bayan kungiyar APC reshen Arewa ta Tsakiya ya dakatar da fafutukar da ta ke a kan shugaban jam'iyyar, Abdullahi Umar Ganduje.
Babbar kotu da ke zamanta a Abuja ta umarci hukumar EFCC da ta dakatar da duk wani yunkuri na gayyatar tsohon Ministan tsaron kasa, Lawal Batagarawa.
AbdulMalik Tanko, malamin da kotu ta kama da da laifin kashe dalibarsa mai shekaru biyar, Hanifa ya koma kotu domin a janye hukuncin kisa da aka yanke masa.
Tsohon Akanta janar na Najeriya, Anamekwe Nwabuoku ya shiga yarjeniniya domin kawo karshen shari'ar da hukumar EFCC ke yi da shi a kotun kasar nan.
Kotun Daukaka Kara da ke birnin Abuja ta wanke dan Majalisar Tarayya daga jihar Kano, Hon. Alhassan Ado Doguwa kan zargin kisan kai a zaben 2023 da ya gabata.
Tsohon hafsan tsaro, Janar Theophilus Danjuma ya yi barazanar maka Fasto Paul Rika a kotu kan cin mutuncinsa a wani littafi da ya wallafa a watan Satumbar 2024.
Kotun tarayya da hana belin jami'in Binance a kan zargin karya dokar haraji. Ya bukaci a ba shi beli ne domin duba lafiyarsa na tsawon mako 6 amma lauyan EFCC ya ki.
Kotun daukaka kara ta yi hukunci kan shari'ar majalisar dokokin jihar Rivers. Kotun ta tabbatar da Martins Amaewhule a matsayin shugaban majalisar.
Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin hana Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, gyara fadar Nasarawa. Kotun ta yi hukuncin ne a ranar Alhamis.
Babban kotun tarayya
Samu kari