Babban kotun tarayya
Lauyan Sanata Natasha, Victor Giwa ya zargi majalisar dattawan Najeriya da watsi da umarnin kotu, tare da tauye hakkin wacce yake wakilta wajen dakatar da ita.
Kwamishinonin da suka yi aiki a karkashin tsohuwar gwamnatin jihar Kaduna sun yi zargin cewa hukumar ICPC da kotu za su kwace kadarorin wasu bayin Allah.
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Kaduna ta sahale wa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kwato wasu kudi da ake zargin an boye a lokacin Nasir El-Rufa'i.
Hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke a kan zaben kananan hukumomi na jihar Ribas ya jawo an fara hasashen yadda shari'ar APC da gwamnatin Kano za ta kasance.
Wani shaidan da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta gabatar a gaban kotu, ya bayyana yadda Saleh Mamman ya siya gidan N200m a birnin Abuja.
Wata kotu a birnin Tarayya, Abuja ta ba da umarni da ke dakatar da majalisar dattawa kan ladabtar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin Godswill Akpabio.
Kotun tarayya ta ba da belin Farfesa Usman Yusuf bayan gurfanar da shi da hukumar EFCC ta yi. EFCC ta zargi tsohon shugaban NHIS da almundahanar kudi.
Babbar Kotun Tarayya a Lagos ta yi zama kan rikici da ake yi game da wa'azin watan Ramadan a masallacin jihar inda ta bukaci zaman lafiya da bin doka.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta shigar da shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio kara a kotu kan zargin bata mata suna.
Babban kotun tarayya
Samu kari