Babban kotun tarayya
Hukumar EFCC ta bayyana damuwarta kan yadda kotunan kasar ne ke kawo mata tsaiko a yaki da cin hanci da rashawa a wasu jihohi 10. Olanipekun Olukoyede ya magantu.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bukaci da ta yi watsi da bukatar tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya shigar a gabanta.
Saura kiris jam’iyya mai mulki ta rasa N1.5bn, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce wanda ya taimaki APC ya hana ta asara shi ne Abdulkareem Abubakar Kana.
Babbar Kotun jihar Ebonyi ta yi zama kan shari'ar da ake zargin shugaban karamar hukumar Ivo, Emmanuel Ajah da fashi da makami da kuma kisan kai.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta haramta wa hukumar bincike da kula da zirga-zirgar ababen hawa (VIO) kwacewa ko kuma cin tarar masu ababen hawa.
A wannan labarin, za ku ji cewa babbar kotun tarayya da ke zamanta a Maitama ta bayar da sammacin tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, kuma ya bayyana gabanta.
A wannan labarin, za ku ji cewa lauyoyin shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu sun mika bukatarsu ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Kotun tarayya da ke Abuja ta ba da belin tsohon gwamnan Taraba a kan N150m. EFCC na zargin tsohon gwamnan da karkatar da kudi har N27bn a jihar Taraba.
Babbar kotun jihar ta jero wurare huɗu kacal da ta amince masu zanga-zanga su taru a ranar 1 ga watan Oktoba, 2024, ya ba kwamishinan ƴan sanda umarni.
Babban kotun tarayya
Samu kari