Babban kotun tarayya
Babbar kotun jihar Edo mai zama a Benin City ta maido da ciyamomi da mataiamkansu da majalisa ta dakatar, ta ce a bari sai ta yanke hukunci kan karar da ake gabanta.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta umarci kamfanin sadarwa na MTN ya biya diyyar N15m ga wani abokin huldarsa kan cire masa kudi ba tare ya yi rijista ba
Daga karshe, tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya shaki iskar yanci bayan cika ka'idojin beli da aka gindaya masa kan zargin badakalar makudan kudi.
Babbar kotun Ribas mai zama a Fatakwal ta soke tarukan jam'iyyar APC da aka yi a baya-bayan nan, ta ce jam'iyyar ta raina kotu saboda take umarnin da ta bayar.
Shugaban Miyetti Allah, Bello Bodejo ya shigar da kara kan tsare shi da aka yi ba tare da gurfanarwa ba. An kama shi bayan rikici tsakanin Fulani da tsohon soja.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta samu Cikas a rusau da ta yi. Babbar kotun jiha ta nemi a biya diyyar biliyoyin Naira ga kamfanin Lamash properties.
Kotu ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga masu garkuwa a jihar Delta da suka sace sarkin Ubulu-uku, Obi Edward Akaelue Ofulue III suka kashe shi
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ba da belin tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello. Kotun ta ba da belin tsohon gwamnan ne tare da waau mutum biyu.
Gwamna Adeleke ya ba da umarnin yin afuwa ga saurayi dan shekara 17 da aka yanke wa hukuncin kisa kan satar kaza, ya ce lamarin yana samun kulawar kai tsaye.
Babban kotun tarayya
Samu kari