Babban kotun tarayya
Kotun da ke sauraron shari'ar Hamdiyya Sidi Sharif ta bukaci a cafke ta duk inda aka ganta sakamakon rashin halartar zaman kotu saboda rashin lafiyar da ta yi.
Babbar kotun tarayya ta kori karar da Abba Hikima ya shigar da wasu marasa galihu suka shigar suna neman Naira miliyan 500 daga Wike bisa cin zarafinsu a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana nasarar da gwamnan Edo, Monday Okpepholu ya samu a kotu a matsayin zaburarwa don aiki ga jama'arsa.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya nuna jin dadinsa kan nasarar da ya samu a Kotun Koli. Ya bukaci yan adawa da su zo a hada kai da su wajen ciyar da jihar gaba.
Kotun Kolin Najeriya ta yi fatali da ƙarar da ɗan takarar PDP a zaben gwamnan jihar Edo, Asue Ighodalo ya shigar ta neman soke nasarar Monday Okpebho.
Wasu mambobin ADC uku sun kai kara gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja, sun ƙalubalanci naɗin shugabannin rikon kwarya da aka yi kwanan nan.
Wani rahoto ya nuna cewa mafi yawan 'yan Najeriya sun nuna rashin gamsuwa kan gwamnatin shugaba Bola Tinubu, Majalisar kasa da harkokin shari'a a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Owo, garin tsohon gwamna Rotimi Akeredolu na neman a sake duba dalilin rasuwar jagoran da ya koma ga Mahaliccinsa a 2023.
Majalisar dattawa takafa sharudan dawo da Sanata Natasha Akpoti bayan dakatarwar wata shida da aka mata a Maris. Majalisar ta ce dole Natasha ta nemi gafara.
Babban kotun tarayya
Samu kari