Babban kotun tarayya
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya shaidawa kotu cewa zargin da ake masa na damfarar N80bn daga baitul mali jiharss ba gaskiya ba ne.
Kotun Kano ta dage shari'ar cin hanci da aka shigar kan Abdullahi Ganduje zuwa 13 Fabrairu 2025, yayin da lauyoyi suka bukaci gyaran takardu da hade korafe-korafe.
Babbar kotun jiha ta yanke hukuncin a shari'ar mama boko haram. An zarge da wasu mutane 2 bisa damfarar motar miliyoyin Naira. Wannan ne karo na 6 da aka daure ta.
Duyar tsohon gwamnan jihar Delta, Erhiatake Ibori-Suenu ta bayyana cewa babu wata doka da ta haramta nata barin jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulkin ƙasar nan.
A ranar 10 ga Disamba za a gudanar da zanga zanga a kan tsare lauya mai kare hakkin dan Adam, Dele Farotimi. Za a yi zanga zanga a Legas da Abuja da London
Kotu ta jingine dakatar da shugaban hukumar hukumar karɓar korafe-korafe da rashawa a Kano, Muhuyi Magaji Rimingado da kotun ladabar da ma'aikata ta yi.
Babban kotun Jigawa ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu mutane hudu kan kisan Salamatu Musa bisa zargin sihiri, sun samu damar daukaka kara.
EFCC ta gabatar da shaida a farko a kan zargin tsohon gwamnan Kwara da almundahana. Ana zargin AbdulFatah Ahmed da almubazzarancin N5bn na inganta makarantu.
Malamin jami'ar Uyo, Inih Ebong ya samu nasara a kotu bayan fafutkar shekaru 22 yana zuwa kotuna. Kotu ta umarci a biya shi hakkokinsa na shekarun.
Babban kotun tarayya
Samu kari