Gwamnatin Najeriya
A lokacin da ake kuka kan tsadar rayuwa da farashin abinci, gwamnatin tarayya ta na kokarin sayo jirgin biliyoyi domin fadar shugaban kasa daga kasar waje.
Bola Tinubu ya ba Gwamna Dikko Umar Radda mukami. Wani babban jami’in gwamnatin Katsina ya ce Babagana Zulum yana cikin wadanda Radda zai yi aiki da su a NDPHC.
Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana shirin da majalisar dokokin kasar na gina asibitin alfarma ga sanatoci, ‘yan majalisar wakilai da ma’aikatan majalisun.
Kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), ta ce a yanzu dai ta dakatar da batun shiga yakin aiki zuwa wani dan lokaci domin tattaunawa da masu ruwa da tsaki.
Gwamnonin Najeriya su 36 sun yi taron gaggawa a Abuja inda suka tattauna batun karin albashi da yancin kananan hukumomi. Wasu daga cikinsu sun tura wakilai.
Gwamnatin tarayya ta ce babu wani gurbataccen man fetur da ake shigowa da shi Najeriya, wanda hakan ya sabawa ikirarin wani jami’in matatar man Dangote.
Wani jigon PDP, Rilwan Olanrewaju ya bayyana jihohin Najeriya da ya kamata ace suna biyan sama da N100,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma'aikata.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu na jagorantar taron FEC bayan makonni shida, SGF da shugaban ma'aikatan fadar gwamnatin Najeriya sun halarci zaman yau Talata.
Hukumar asusun NELFund ta sanar da cewa ta dakatar da ba daliban manyan makarantu mallakin jihohi damar neman rancen kudin karatu har na tsawon mako 2.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari