Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta amince da dakatar da karbar haraji daga wasu 'yan Najeriya ciki har da manoma da masu kananan sana'a domin taimaka masu wajen gudanar da ayyuka.
Hukumar kula da asusun ba dalibai rancen kudin karatu NELFund ta ce ana sa ran daliban kasar nan akalla 250,000 zuwa 300,000 ne za su nemi lamunin karatu.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Adolphus Wabara ya bayyana cewa an turo masa kudi N250m domin ya amince da tarace da Olusegun Onasanjo ya nema a 2006.
An bukaci gwamnatin tarayya da ta sake duba tsarin su Abubakar Tafawa Balewa, Nnamdi Azikiwe, da Sir Ahmadu Bello wajen magance matsalar tattalin arziki.
Gwamnatin tarayya da rundunar 'yan sanda sun ce babu wani abin fashewa da ya tashi a tashar wutar lantarki ta Zungeru ranar Litinin. An ce rahoton karya ne kawai.
Gwamnatin Najeriya ta kwace aikin hanyar data hada jihohin Kogi da Edo tun shekarar 2012. Kamfanonin Dantata, Mothercat Ltd da RCC Ltd aka ba kwangilar.
Mai martaba sarkin Damaturu, Dakta Shehu Hashimi ibn Umar El-Kanemi ya yi kira na musamman ga yan kasuwa domin sauke farashin abinci ga talakawa a Najeriya
Hukumar kwastam ta kasa ta bayyana nasarar tattara kudin shiga ga gwamnatin Najeriya da yawansu ya kai N10bn a cikin watanni biyar, sannan an kama haramtattun kaya.
Tsohon mataimakin shugaban APC a Arewa maso yamma ya koka kan yadda Buhari ya shafe shekaru bai amfani Arewa ba kuma Tinubu ma ya dauki irin hanyarsa.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari