Gwamnatin Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya yi babban alkawari yayin da yake martani kan hukuncin da kotun koli ta yanke na baiwa kananan hukumomi cin gashin kai kan gwamnoni 36.
Gwamnan bankin Najeriya (CBN), Yemi Cardoso, ya ce Najeriya na fuskantar tsadar kayayyaki ne sakamakon bashin Naira tiriliyan 37.5 da aka baiwa gwamnatin tarayya
Malaman katolika sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta bukaci kwaskwarima kan yarjejeniyar Samoa ko kuma ta janye amincewarta baki daya. Akwai munakisa a ciki.
Sanata Shehu Sani ya yi martani kan umarnin da Kotun Koli ta ba Gwamnatin Tarayya ta rika biyan ƙananan hukumomi daga asusunta bayan zamanta a yau.
Rahotanni sun bayyana cewa mai tsaron lafiyar shugaban kasa Bola Tinubu na shirin darewa kujerar Sarkin Ilemona da ke hedikwatar karamar hukumar Oyun a jihar Kwara.
Gwamnatin jihar Zamfara ta amince da fitar biliyoyin Naira domin gina tashar motar zamani a Gusau, inda ake sa ran kashe akalla N4,854,135,954.53.
Gwamnatin jihar Adamawa karkashin gwamna Ahmadu Fintiri ta maka gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu a kotu bisa zargin zaftare mata kudin wata wata.
Yayin da 'yan Najeriya ke kukan yunwa, ministan noma da samar da abinci, Abubakar kyari ya bayyana ranar karyewar farashin abinci, inda ya ce saura kwanaki 180.
Kotun kungiyar ECOWAS ta gano laifuffukan gwamnatin Najeriya game da take hakkin dan Adam yayin zanga-zangar EndSARS a watan Oktoban 2020 a Lagos.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari