Gwamnatin Najeriya
Tsohon shugaban majalisa, Ahmad Lawan ya kai wa jama'ar da ya ke wakilta na Yobe ta Arewa daukin Naira Miliyan 25 bayan ambaliyar ruwa ya raba su da gidajensu.
Gwamnatin Najeriya ta ba wasu kamfanoni ciki har da MTN da Golden Penny Power izinin fara samar da wutar lantarki. Hukumar NERC ta fadi sharuddan samar da wutar
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce shugabanci ne babbar matsalar Najeriya. Obasanjo ya kawo mafitar da za ta iya daidaita lamuran kasar nan.
Ministan kudin ya amince cewa an shiga matsin lamba saboda haka aka kawo dabaru. Wasu sun ce Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu ta sato tsarin ne wajen Atiku Abubakar.
Abdulkabir Adisa Aliu ya na cikin masu kawo fetur daga karamar kasar nan ta Malta. Bola Tinubu ya jawo shi domin taimaka masa da dabarun farfado da tattalin arziki.
A hudubar Dr. Bashir Aliyu Umar bayan zanga-zanga, ya nuna cewa tun farko gwamnati tayi kuskure. Dama can malaman musulunci sun yi gargadi ayi hattara.
Dangote zai sa a karon farko tun bayan mulkin mallaka, za a samu kasar da ke fitar da fiye da abin da ta ke shigo da shi saboda haka ake neman a bata sunansa.
Tsohon shugaban kasa,Cif Olusegun Obasanjo ya ce ba ya goyon bayan ware wata kabila ko korarsu daga Najeriya, domin kasar ta dukkanin mazauna cikinta ne.
Dattijo a jihar Ekiti, Cif Aare Afe Babalola ya zargi gwamnatin tarayya da kuma daukar matakan da za su dakile talauci a yunwa da ke addabar yan kasa.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari