Gwamnatin Najeriya
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da takardar ajiye aiki da hadiminsa, Ajuri Ngelale ya yi a jiya Asabar inda ya yi masa godiya da kuma fatan alheri.
Ana tuhumar CBN da batar da biliyoyin kudi domin sayen motoci da sunan kama hayan gidajen haya. An yi sama da kusan N10bn domin motocin gwamna da mataimakansa.
Wata ta soki yadda Sanata Barau Jibrin ya koma karbar ‘Yan Kwankwasiyya zuwa APC. Ba lokacin siyasa ba ne yanzu, amma Barau ya dage wajen kassara Kwankwasiyya.
Malamin nan, Sheikh Bashir Abdulhameed ya yi korafi da ya ji labarin fetur ya tashi tun daga gidajen mai, Kabir Bashir Abdulhamid ya tsinewa shugabannin Najeriya
A cikin wannan labarin, za ku ji cewa gwamnati ta bayyana cewa dole sai ma'aikacin da ya mallaki katin shaidar dan kansa ta NIN za ta sayarwa shinkafa mai sauki.
Gwamnatin tarayya ta ba 'yan Najeriya tabbacin cewa man fetur zai wadata a fadin kasar nan zuwa karshen mako tana mai rokon 'yan kasar da su kwantar da hankali.
Gwamnatin tarayya ta ce ambaliyar ruwa za ta iya yiwa wasu jihohi 21 illa a nan gaba kadan. Gwamnatin ta bayyana sunayen jihohi 7 da ambaliyar za ta fi yiwa barna.
Aliko Dangote ya ce har yanzu bai yanke hukunci kan yadda farashin man fetur zai kasance a matatarsa ba. Ya ce maganar ya fara sayar da mai a N897 ba gaskiya ba ce.
Kungiyar kwadago ta yi martani ga gwamnatin tarayya kan musa yin alkawarin rashin kara kudin mai yayin karin albashi. Yan kadago sun kaure da cacar baki da gwamnati.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari