Gwamnatin Najeriya
Jam'iyyar APC mai mulki ta barranta da maganar takarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 mai zuwa. An hango alluna takarar shugaban kasar a Abuja
Tsohon mai magana da yawun Goodluck Jonathan, Dakta Reuben Abati ya ce yanzu haka tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari na can yana yiwa Najeriya dariya.
Bayanai sun fito kan dalilin kama shugaban kwadago da jami'an DSS suka yi a Abuja. An kama Joe Ajaero ne bisa kin amsa gayyatar yan sanda da jami'an DSS.
Kungiyar kwadago ta NLC ta shiga taron gaggawa bayan kama shugabanta, Joe Ajaero da jam'ian DSS suka yi a Abuja. NLC ta bukaci taimakon kungiyoyi.
A labarin nan, kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta tabbatar da cewa gwamnati da kusoshin ASUU za su sake ganawa a ranar Laraba, 11 Satumba, 2024.
Kungiyar kwadago ta yi martani bayan jami'an DSS sun kama shugaban kwadago, Joe Ajaero a birnin tarayya Abuja. Yan kwadago sun bukaci a daina cin zarafinsu.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an hukumar DSS sun kwace ikon ofishin kungiyar SERAP na Abuja awanni bayan da ta nemi Shugaba Tinubu ya janye karin kudin fetur.
Gwamnatin tarayya ta ware kudi n3bn ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Bauchi. Sanata Shehu Umar Buba ya xe ya kamata gwamnatin Bauchi ta raba kudin.
Shugaba Bola Tinubu da shugaban kasar Sin, Xi Jinping sun rattaba hannu kan yarjejeniyar aikin dala biliyan 3.3 da zai bunkasa masana'antun Najeriya.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari