Gwamnatin Najeriya
Mutanen Borno sun samu gudumuwar kusan Naira biliyan 5 bayan ambaliyar ruwa. Gwamnan Gombe ya jajantawa Borno da ya ziyarci Shehu, Alhaji Garbai Al’amin Elkanami
Ministan matasa ya ce shugaba Bola Ahmed Tinubu ba talaka ba ne da zai saci kudin Najeriya. Ya ce shugaban kasar ya tashi cikin kudi, kasuwanci da kuma mulki.
An yi mummunan hadarin mota a jihar Ogun inda mutane 18 suka kone kurmus bayan motar ta kama da wuta. Matukin motar na kwance a asibiti saboda raunuka.
Kungiyar cigaban Gobir ta bukaci gwamnatin Sokoto da gwamnatin Bola Tiubu su nemo gawar mariyagi Sarkin Gobir da yan bindiga siuka yiwa kisan gilla.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya iso birnin Maiduguri, babbak birnin jihar Borno domin jajatawa al'umma sakamakon ambaliyar ruwan da ta afku a makon jiya.
Gwamnatin Najeriya ta samu manyan kudade daga kamfanonin kasashen waje da 'yan Najeriya ke hulda dasu. An bayyana adadin kudaden da aka samu daga garesu.
Gwanintar matar ‘dan majalisar Bauchi, Aliyu Aminu Garu ta jefa sa a matsala. Jama’a sun yi tir da yadda aka ga matar ‘dan majalisar wakilai ta na rabon rake.
A cikin wannan labarin za ku ji cewa hukumar bayar da agajin gaggawa ta SEMA ta bayyana ceto mutane 3,682 da ambaliyar ruwa ta tare a jihar Borno.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ruwan da ke shiga madatsar Alau ne ya fi karfinta, wanda ya sa ta fara neman hanyar fita zuwa cikin gari ta sama.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari