Gwamnatin Najeriya
Yayin da ake fama da ƙarancin abinci a Najeriya, Gwamnatin Bola Tinubu ta fadi shirinta na dakile shigo da kayan abinci daga ketare domin bunkasa harkokin noma.
A rahoton nan, za ku ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya yi karin haske kan zargin batan Dala biliyan 49 daga asusun gwamnatin tarayya a zamaninsa.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta kara daukar tsauraran matakai domin kara samun kudin shiga. Bola Tinubu zai kara bude kofofin haraji domin habaka tattali.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya ce dole sai yan Najeriya sun gyara halinsu kafin kawo karshen magudin zabe a Najeriya, ya ce na'urar zabe ta yi kadan.
Babban Bankin Najeriya na CBN ya zargi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da lalata tattalin arzikin Najeriya. CBN ya ce Buhari ya ruguza tattalin arziki.
Kwamitin zaman lafiya karkashin Abdulsalam Abubakar zai yi taro domin samar da mafita ga matsalolin Najeriya. Kwamitin ya ce matsaloli sun yi yawa a kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa fannin tsaron kasar zai samu fifiko a kasafin shekarar 2025. Gwamnatin ta ce sai an samu tsaro kasar za ta samu kudin shiga.
Doyin Okupe, tsohon hadimin shugaba Goodluck Ebele Jonathan, ya bayyana rashin amincewa da shawarar da fitaccen dan kasuwa, Alhaji Aliko Dangote ya ba gwamnati.
Shugaban kunjiyar Yarabawa ya bukaci gwamnati ta raba Najeriya, a ware Yarabawa daga Najeriya. Ya tura bukata ga gwamnoni da sarakunan kasar Yarabawa.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari