Gwamnatin Najeriya
Bayan gwamnoni sun ki amincewa da mafi karancin albashin N60,000, 'yan Najeriya sun bayyana kuka kan yadda gwamnoni ke kawo koma baya ga ayyukan kasa
Shehu Sani ya ce, bai ga wani abin ruddarwa ga batun karin N2,000 kan tayin da Tinubu ya yiwa ma'aikata na mafi karancin albashi ba a wannan makon da ake ciki.
Gwagwarmayar samun 'yancin kai cike take da jajircewa da sadaukarwa. Akwai abubuwa da dama da suka taimaka a kokarin Najeriya na samun 'yancin kai daga Turawa.
A wannan labarin, gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya ce babu abin da yan kasar nan za su yi sai godiya ga mahallicci da ya nuna masu zagoyar samun yancinta.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta karbo bashin $1.57bn daga bankin duniya domin wasu ayyuka na musamman a Najeriya. Za a farfado da noma da kiwon lafiya.
Masu zanga zangar Oktoba sun saka lokutan farawa a jihohin Najeriya. Matasa za su fito zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya a watan Oktoba.
Wani jigo a jam'iyyar APC ya fito ya kare shugaban kasa Bola Tinubu kan halin da ake ciki a kasar nan. Olatunbosun Oyintiloye ya bukaci 'yan Najeriya su kara hakuri.
Gwamnatin Bola Tinubu na kokarin ganin ta cimma shirinta na renewed hope kamar yadda aka bayyana a ranar Juma’a, cewa CREDICORP ta raba wa mutane sama da N3.5bn.
Gwamnatin tarayya ta ce an kammala shirin raba baburin adaidata sahu mai amfani da iskar gas na CNG ga matasan kasar nan 2,000 don saukaka kudin fetur.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari