Gwamnatin Najeriya
Karamin ministan man fetur ya bukaci a fara bincike kan dalilin hadarin tankar man fetur a Jigawa. Hadarin ya jawo mutuwar mutane sama da 100, da dama sun jikkata.
Gwamnatin tarayya ta shiga alhinin asarar rayuka bayan fashewar tankar fetur da ta salwantar da rayuka akalla 107 a Jigawa bayan takar fetur ta kama wuta.
Tsohon minista ya gargadi Bola Tinubu kan tsananin yunwa a Najeriya kamar lokacin yakin basasa. Ministan ya ce idan aka kure talaka za a shiga yaki mai muni a kasar
Gwamnatin tarayya ta fara shirin turawa talakawa milyan 20 kudi ta asusun banki domin rage radadi. An bayyana abin da Bola Tinubu ke yi kan karya farashin abinci.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci gwamnati da kamfanoni masu zaman kansu da su hada karfi da karfe wajen karfafa ci gaban mata da daidaiton jinsi a Najeriya.
A yayin da ake tsaka da jimamin durkushewar tashar wutar lantarki, kamfanin da ke kula da wutar lantarkin Najeriya (TCN) ya bayar da bayanin halin da ake ciki.
Ana tsaka da jimamin durkushewar tashar wutar lantarki, an bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya gaggauta sallamar daya daga cikin 'yan majalisar ministocinsa.
A wannan labarin, gwamnatin Kano ta ce za ta sa ke gina cibiyar bunkasa fasahar zamnai ta 'Digital Indusrtial Park' da aka lalata a lokacin zanga zanga a jihar.
Gwamnatin Najeriya ta kulla cinikin jiragen yaki 34 a kasar Italiya domin cigaba da yaki da yan bindiga. Jiragen yaki biyu sun iso Najeriya a halin yanzu.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari