Gwamnatin Najeriya
Hukumomin Najeriya sun kama shahararren dan daudu yana kokarin guduwa daga Najeriya ana tsaka da bincikensa. An kama Bobrisky ne a iyakokin Najeriya da Benin.
Hukumar FIRS ta aika sako ga masu sha'awar nuna bajintarsu a aikin gwamnati da bayar da gudummawa ga ci gaban kasa a matsayin jami'an haraji kan daukar aiki.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya shiga ofis bayan kammala huhu a kasashen ketare. Yan Najeriya da dama sun tura bukatun kan matsalolin da ake fama da su a Najeriya.
Kamfanin kula da wutar lantarki na Najeriya (TCN) ya ce kasar na samar da wuta ga kasashe makwabta irin su Togo, Jamhuriyar Benin da Jamhuriyar Nijar.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ya bayyana damuwa a kan yadda kasar nan ke tafiya babu shugabanta ko mataimaki a fadar gwamnati da ke Abuja.
Gwamnatin Najeriya na tattaunawa da Nijar domin maganin yan ta'adda da suke yawo a iyakokin kasashe. Badaru ya ce za ayi tarko ga yan bindigar Arewa.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma’aikatar ayyuka za ta kawo sabon tsarin karbar haraji a kan titin Abuja zuwa Keffi da mayar da Keffi-Akwanga-Markurdi zuwa hannu biyu.
Hawaye da firgici sun mamaye wasu mazauna Abuja yayin da hukumar FCTA karkashin jagorancin Nyesom Wike ta fara rusa wasu gine-gine a ranar Alhamis.
Dakta Isa Yuguda, tsohon gwamnan jihar Bauchi, ya bayyana cewa Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta fara magance matsalar wutar lantarki da ta gaggari gwamnatocin baya.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari