Gwamnatin Najeriya
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya caccaki tsarin da Bola Tinubu ke bi wajen gudanar da gwamnatin kasar nan, inda ya zarge shi da rashin alkibla.
A yan kwanakin nan, an hango daya daga jagororin a waren kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya mika wasika kasar Birtaniya ya na neman goyon baya kan samar da kasarsu.
Tsohon shugaban hukumar zabe a Najeriya, Farfesa Humphrey Nwosu ya riga mu gidan gaskiya a birnin Virginia da ke Amurka yana da shekaru 83 a duniya.
Karamin ministan albarkatun man fetur (gas), Ekperipke Ekpo, ya bayyana kudurin Tinubu na fadada amfani da CNG, wanda ya bayyana a matsayin mafi aminci da araha.
Gwamnatin Najeriya ta ce ba dole sai kasashe sun rika daukar shawarwarin Asusun bayar da lamuni da sauran manyan hukumomin duniya ba domin ta gwada hakan.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kwaskwarima ga majalisar ministocinsa inda ya kori wasu tare da nada sababbi. Ya nada sababbi har guda bakwai.
Jam'iyyun adawa sun ce korar ministoci da Bola Tinubu ya yi a banza ne, PDP ta ce korar ministoci kora kunya ne. LP ta ce Tinubu ya fara korar yunwa kafin ministoci.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Olusegun Osoba ya bayyana cewa akwai rashin yarda da aminci tsakanin shugabanni da mataimakansu a fadin duniya, ciki har da Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar EFCC ta janye dukkanin tuhume tuhumen safafar kudi da take yiwa jami'in kamfanin Binance. Watanni 7 kenan ana tsare da shi.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari