Gwamnatin Najeriya
Kwankwaso ya jaddada muhimmancin shugabanci mai kyau, yana mai nuna damuwa kan rashin tsaro, matsalolin tattalin arziki, da matsalar wutar lantarki.
Bola Tinubu ya karawa kananan Ministoci girma, sababbin ministocin tarayya sun shiga ofis da kafar dama. Akwai kananun ministoci a majalisar da ta kunshi mutane 48.
A rahoton nan zaa ku ji miyagun mutane sun hallaka dan kungiyar bijilanti da ke jihar Ribas a daidai lokacin da su ke bankawa gidan tsohon kansila a yankin wuta.
Gwamnatin tarayya ta ƙaryata labarin cewa babbar tashar wutar lantarki a kasar nan ta sake lalacewa a karo na 11 a 2024 duk da har yanzu ana fama da rashin wuta.
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya umarci a gaggauta gyara tashar wutar lantarki, yayin da kamfanin TCN ya gargadi cewa tashar wutar na iya sake lalacewa
Rahotanni na nuni da cewa tushen wutar lantarkin Najeriya ya kara lalacewa yayin al'umma suka kara shiga duhu. hakan ya faru ne sau biyu a kwanki uku.
Majalisar wakilan kasar nan ta bijiro da kudirin da zai rika sa wa shugaban kasa linzami kan gudanar da gwamnati tare da tabbatar da ba da bayanan ayyuka.
Kungiyar matasan Yarabawa ta bukaci sarakunan Yarabawa su goyi bayan fita daga Najeriya. Kungiyar ta ce ba makawa kan kafa kasar Yarabawa a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta ce ta gano matsalar da ke jawo yawan lalacewar wutar lantarki a Najeriya bayan kasa ta sake fadawa duhu a karo na 10 a shekarar 2024.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari