Gwamnatin Najeriya
Wani bincike da aka gudanar ya nuna cewa babu kamshin gaskiya a cikin bidiyon da ake yadawa a shafukan sada zumunta cewa Trump ya nemi Najerita ta saki Nnamdi Kanu.
A rahoton nan kun ji asusun bayar da lamuni na duniya (IMF) ya sake matsayar da ya bayyana a kan manufofin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan tattalin aziki.
Majalisar wakilan Najeriya ta fitar da matsaya kan kudurin da ke neman a kara wa’adin shugaban kasa da gwamnoni zuwa shekaru shida amma wa’adi daya kawai.
A wannan rahoton, za ku ji Shugaban kasa, Bola Ahmed ya fadi hanyar da za a bi wajen magance matsalar ta’addanci da ayyukan miyagun mutane a nahiyar Afrika.
Wata malama mai koyar da ilimin addinin musulunci a wani kauye da ke Kano, Khadija Muhammad ta samu yabo daga jama'a kan sadaukar da kanta tare da ba ta tallafi.
A Najeriya ana karrama mutanen da suka ba da gudunmawa wajen ci gaban kasa da lambobin yabo na kasa. Wannan karramar ta kan shafi 'yan kasashen waje.
Rahoton asusun bayar da lamuni na duniya (IMF) ya fito da halin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki duk da fara amfani da manufofin Bola Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa miliyoyin 'yan Najeriya ne za su amfana da shirye shiryen Shugaba Bola Tinubu na dogon lokaci. Minista Mogammed Idris ya fadi haka.
Fadar shugaban kasa ta ce za ta daina musayar yawu da tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, inda ta ce yan Najeriya ne yanzu a gabanta.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari