Gwamnatin Najeriya
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci ministocin gwamnatinsa su fito su gaya wa ƴan Najeriya ayyukan da suka yi tun bayan naɗa su a muƙamin.
Hadimin shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa sukar gwamnatin jam'iyyar APC ya rika yi a baya, tsabar adawa ce irin ta siyasa ba wani abu ba.
Dan takarar shugaban kasa a SDP, Adewole Adebayo ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan yawan mayar da hankali wajen karbar haraji wajen talakawa.
Tsohon gwamnan Ekiti, Kayode Fayemi ya bayyana cewa rikicin siyasa da ake yawan gani a tsakanin 'yan siyasa bai taka kara ya karya ba, ana yi ne don wasa da jama'a.
Hukumar FCCPC ta ce ba ita ke ƙayyade farashin kaya ba, sai dai ta tabbatar da gaskiya a kasuwa, yayin da ta yi kira ga jama'a da su rika mika koken su.
Gwamna Dauda Lawal ya jihar Zamfara ya sake matsaya a kan yin sulhu da 'yan ta'addan da su ka addabi garuruwa dabandaban da ke jiharsa don wanzuwar zaman lafiya.
Gwamnatin tarayya ta fitar da shirin tallafawa mata, miliyan 4.5 a Najeriya. Ministar harkokin mata, Imaan Sulaiman-Ibrahim ce ta bayyana yadda za ba da tallafin.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya gaza komawa gidansa a Abuja saboda barazanar tsaro. An kashe N15bn wajen gina gidan mataimakin shugaban kasa.
Tsohon gwamnan Ekiti, Kayde Fayemi ya bayyana cewa shugabannin kasar nan sun gaza sauke nauyin al'umma da ya rataya a wuyansu, kuma dole a gyara.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari