Gwamnatin Najeriya
Z a ji cewa tsohon Minista, Muktar Shagari ya ce Arewa za ta marawa Tinubu baya a 2027, yayin da APC ta bayyana shi dan takararta a babban zabe mai zuwa.
Za a ji cewa Aliko Dangote ya ce gwamnati na samun kwabo 52 daga kowace N1 da kamfanin simintinsa ke samu, ya nemi ƙarin zuba jari da haɗin gwiwa da gwamnati.
Hukumar NCoS ta sanya kyautar N5m ga duk wanda ya bayar da sahihan bayanai kan fursunoni 9 da suka tsere a Osun, tare da tabbatar da ɓoye bayanansu.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya a lokacin Buhari, Babachir Lawal ya soki ganawar da Bola Tinubu da Fafaroma Leo a fadar Vatican yayin ran rantsar da Fafaroma.
Hafsun tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa da sojoji sun halarci taron bikin yancin kasar Kamaru na 53. Sojojin Najeriya sun burge duniya da suka nuna bajinta.
A wannan labarin, za ku ji Naja’atu Mohammed ta zargi Tinubu da fifita Yarbawa a kan sauran mazauna Najeriya ta fuskar ayyukan ci gaba da bunkasa yanki.
Gwamnatin tarayya za ta sayar da gidaje 753 da aka kwato daga Godwin Emefiele, ta hanyar yin gwanjonsu a shafin Renewed Hope na intanet, bayan umarnin kotu.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun cafke wasu mata biyu da ake zargin iyalan dan bindiga Ado Aliero ne a garin Madina yayin da suka tafi aikin Hajji daga Najeriya.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya ce an fara ganin ribar tsate tsaren da Bola Tinubu ya kawo Najeriya. Ministan ya ce Bola Tinubu zai cigaba da kokari.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari