Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji dalilin da gwamnatin tarayya ta bayar na shirn karbo rancen $24bn daga bankuna da hukumomi daban daban na duniya, ta ce kowa zai amfana.
Atiku Abubakar ya ce Bola Tinubu ya jefa Najeriya cikin mummunan yanayi a shekara 2 da ya yi a kan karagar mulki. Ya ce yunwa da talauci sun karu a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya yi bayani wa 'yan Najeriya bayan cika shekar biyu a kan mulki. Ya ce tsare tsarensa suna kan hanya mai kyau kuma na fara cin riba.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada mutane 61 mukamai a majalisun gudanarwan manyan makaratun Najeriya 36 yayin da yake murnar cika shekara 2 da hawa mulki.
Za a ji yadda Hakeem Baba Ahmed ya bayyana takaici a kan sabuwar bukatar karbowa Najeriya tulin bashi da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ke shirin yi.
Ministan ilimi ya, Tunji Alausa ya ce za a fara dakatar da duk wani dalibi da aka samu da satar amsa tsaron shekaru uku ba tare da rubuta NECO, WAEC ko JAMB ba.
Alhaji Aliko Dangote ya ce zai samu $7m a rana daga fitar da takin zamani, wanda ya sa ya nemi hadin gwiwa da NPA domin bunkasa harkokin tattalin arzikin Najeriya.
Babban lauyan kasa, Lateef Fagbemi ya ce Najeriya ta dawo da Dala $763m da Fam £6.4m tsakanin 2017-2024, an zuba su a ayyukan raya ƙasa da tallafin kuɗi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nemi izinin majalisa wajen ciwo bashin dala biliyan 21.5 daga ketare. Tinubu ya ce za a yi ayyukan raya kasa da kudin a Najeriya.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari