Gwamnatin Najeriya
Kungiyar kwadago sun ce wahala ce kawai ta karu a shekara 2 da Bola Tinubu ya yi a mulki. NLC ta ce Bola Tinubu ya kara kudin man fetur da ya jefa mutane a wahala
Kungiyar ma'aikatan shari'a ta Najeriya, JUSUN ta dakatar da yajin aiki bayan ganawa da CJN da wakilan gwamnati, ta umarci ya'yanta su koma aiki 4 ga Yuni, 2025.
Yayin da saura kwana uku a gudanar da bikin babbar sallah, masu sayar da dabbobi a Nijar sun koka da rashin riba da ciniki, duk da yawan dabbobin a kasuwa.
Kasar Faransa ta fitar da jerin kungiyoyin fararen hula 19 da suka samu tallafin N1.8bn a jihohin Najeriya 14. An raba tallafin ne domin kawo cigaba a Najeriya.
Sanata Orju Kalu ya ce 'yan siyasa da wasu masu fada aji suna amfani da 'yan ta'adda kamar Boko Haram da sauransu domin yaki da gwamnatin Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban soji na jamhuriyyar Nijar ya lissafo kasashen dake hada kai da Najeriya wajen hana ta zaman lafiya tun bayan juyin mulki.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta ce babu wani katabus da gwamnatin Tinubu ta tabuka a cikin shekaru biyu da ta yi tana mulki.
Gwamnatin Tarayya ta ce ƙarancin shan madara a Najeriya abin damuwa ne, tana shigo da fiye da $1.5bn na madara duk shekara don cike gibin buƙata.
Gwamnatin Najeriya za ta kafa kotu ta musamman domin maganin dalibai masu satar amsa a lokacin jarrabawa. Ministan ilimi ne ya bayyana haka a Abuja.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari