Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sanar da sake bude shafin yanar gizo domin ci gaba da daukan ma'aiakata a wasu hukumomi da ke kasar.
An gudanar da taron addu'a wa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari addu'a a cocin kasa da ke Abuja. Hakan na cikin jerin bukukuwan da aka yi na mako daya.
Cibiyar fasahar sufuri ta kasa ta yi gwajin farko na jiragen sama marasa matuka da 'yan Najeriya suka hada a Zariya. Shugaban huumar ya yaba da kokarin.
Masu rajin kare dimokuradiyya, shugabanni da kungiyoyi sun bukaci a dawo da wa'adin gwamnoni da shugaban kasa da sauransu zuwa shekara 6 babu tazarce.
A labarin nan, za a ji cewa Farfesa Ibrahim Gambari, tsohon shugaban ma'aikatan gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, ya ce akwai masu juya akalar gwamnati.
Dattijon Arewa, Hakeem Baba Ahmed ya ce duk da Buhari yana da niyya mai kyau, ba a samu nasara a kan mulkin da ya yi ba a shekara 8 da ya yi a Najeriya.
Shirin NELFUND da ke ba daliban Najeriya lamunin karatu ya shirya samar da shafi na musamman domin ba dalibai hanyoyin samun aiki a Najeriya da ketare.
Hukumar CDCFIB ta sanar da ranar da za a cigaba da neman aiki bayan dakatarwa karo na uku. Matasan Najeriya za su cigaba da neman aiki ranar Litinin.
A kwanakin baya, kotun ECOWAS ta ce dokokin Kano na batanci sun sabawa yarjejeniyoyin kare hakkin dan Adam da Najeriya ta amince da su gaba ɗaya.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari