Gwamnatin Najeriya
Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta sanar da rage kudin kujerar aikin Hajjin 2025 da kusan N200,000 a kan abin da suka biya a 2025. Za a inganat aikin hajjin bana.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi gaggawar daukar mataki bayan ma'aikatan wutar lantarki a kasar nan sun yi barazanar tafiya yajin aiki.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya mai kare hakkin dan adam, Barista Bulama Bukarti ya shaidawa Legit yadda sulhu da yan ta'adda ya nuna gazawar gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Katsina ta gano wasu ma'aikatan bogi da a ke karbe albashin ma'aikata fiye da daya, da kuma kin zuwa aiki.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sanar da lokuta da ranakun fara bukukuwan ranar 'yancin kai ta shekarar 2025. Hakan na zuwa ne bayan kasar ta cika shekara 65.
Ma'aikatar ilimi ta sanar da cewa za a rika karatu kyauta ne a makarantun fasaha na FTC da ke fadin Najeriya. Ministan ilimi, Tunji Alausa ne ya sanar da haka.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan kasuwar mai sun harzuka bayan sun ji labarin cewa gwamnatin tarayya na shirin sayar da kadarorin hadin gwiwa da ta mallaka a NNPCL.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa karin kudin shiga ba zai hana karbo bashi ba. Shugaban hukumar FIRS Zacch Adedeji ya ce Najeriya za ta cigaba da ciwo bashi.
A labarin nan, 'Dan majalisar wakilai mai wakiltar Pankshin/Kanke/Kanam a majalisar wakilai ta tarayya, Hon. Yusuf Adamu Gagdi, ya caccaki Gwamnoni.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari