Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta sanar da bude makarantun sakandire guda 47 da ta rufe a kwanakin baya saboda tabarbarewar matsalar tsaro a wasu sassan Najeriya.
Bayan sakin sojojin Najeriya, ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar, ya isar da sakon zumunci daga Bola Tinubu zuwa Shugaban Burkina Faso, Ibrahim Traoré.
Tsohon ministan yada labarai a gwamnatin Muhammadu Buhari, Lai Mohammed ya bayyana yadda ya dakatar da Twitter (X) a 2012 bayan samun izinin Buhari.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
Alwan Hassan, wani jigo a jam'iyyar APC ya ce Ministocin Buhari sun samu dama kuma sun yi yadda suka ga dama, ya ce galibinsu kamata ya yi a ce suna gidan yari.
Sanata Shehu Sani ya yi magana kan takunkumin shugaban Amurka, Donald Trump game da hana 'yan Najeriya da wasu 'yan kasashen Afrika shiga Amurka.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci 'yan Najeriya su fito zanga-zangar adawa da rashin tsaro. Ta ce za ta tafi yajin aiki idan aka tarwatsa masu zanga-zanga.
Gwamnatin Amurka ta saka Najeriya cikin jerin kasashen da aka kakaba musu takunkumin balaguro, saboda matsalolin tsaro da na takardun shige-da-fice.
Kasar Najeriya na shirin karɓar jiragen yaƙi M-346 guda 24 daga ƙasar Italiya, bayan yarjejeniya da kamfanin tsaro na Leonardo domin yaki da ta'addanci.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari