Gwamnatin Najeriya
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya umarci majalisar Amurka ta yi bincike kan zargin kisan Kiristoci da ya ce ana yi a Najeriya. Ya ce ba zai zuba ido ba.
A labarin nan, za a ji cewa masana sun fara bayyana damuwa bayan jam'iyya mai mulki ta APC ta yi kaka-gida a majalisun wakilai da na dattawan Najeriya.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana dalilin kin sayen matataun man Najeriya. Ya ce akwai kungiyoyi da masu kudi da ya kamata su saye matatun NNPLC a Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa na SDP a 2023, Adewole Adebayo ya zargi shugaba Bola Tinubu da karbar harajin da ya wuce kima. Ya ce zai fara karbar harajin shakar iska.
Fadar shugaban kasa ta gargadi 'yan Najeriya kan yada labarun juyin mulki marasa tushe. Nayo Onanuga ya ce yada labarin zai jawo bata sunan Najeriya a duniya.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da yanke hukunci a kan muhimman batutuwa ba tare da nazari yadda ya dace ba.
Ministan ilimi, Dr Tunji Alausa ya bayyana cewa nan da 2027 za a daina amfani da allo mai aiki da alli a makarantun Najeriya. Ya ce za a fara aiki da allon zamani.
Masana hada-hadar kudi daga Quartus Economics sun nemi babban bankin Najeriya na CBN da ya kawo sababbin takardun kudi na N10,000 da N20,000 guda daya.
Hukumar CDCFIB ta saki sunayen masu neman aiki a hukumomi hudu; NIS, FFS NSCDC da NCoS domin zuwa mataki na gaba idan sun yi nasara a matakin farko.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari