Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Amurka da ta tabbatar da cewa ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da Najeriya domin inganta harkokin kiwon oafiya musamman na kiristoci.
'Yan majalisar Amurka sun janye maganar cewa Donald Trump zai turo sojoji Najeriya kamar yadda ya fada a baya. Sun ce gwamnati ta kare Musulmi da Kirista a kasar.
Shugaban Amurka, Donald J Trump ya janye jakadan Amurka a Najeriya da wasu kasashen Afrika da dama da Asiya da kasashen Turai, za su koma gida Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa an fara samun sabani a adadin malamai da daliban makarantar Papiri da yan ta'adda suka sace daga jihar Neja, ana tsoron akwai saura.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayar da tabbacin cewa ta ceto baki daya daliban makarantar Papiri da suka rage a hannun 'yan ta'adda.
Harajin da shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wa Najeriya ya jawo asarar kusan Naira tiriliyan 1. Kayan da ake sayo wa daga Amurka zuwa Najeriya ya karu.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari ya yi bayani game da wasu kungiyoyi da suka hana gwamnatinsu rawar gaban hantsi.
Gwamnatin Najeriya ta nuna alhini kan rasuwar tsohon Mataimakin Shugaban Angola, Fernando da Piedade Dias dos Santos, tana kiran sa ginshikin kwanciyar hankali.
Tsohon hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Babafemi Ojudu ya ce zai gayyaci Tinubu da Aisha Buhari zuwa wurin kaddamar littafin abin da ya faru a mulkin Buhari.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari